Jump to content

Kgalebane Mohlakoana

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kgalebane Mohlakoana
Rayuwa
Haihuwa 10 Disamba 1993 (30 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Kgalebane Montebatsi Lydia Mohlakoana (an haife ta a ranar 10 ga watan Disamba shekara ta 1993) ƴar wasan ƙwallon ƙafa ce ta Afirka ta Kudu wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya ga ƙungiyar mata ta Afirka ta Kudu .

Ayyukan kasa da kasa

[gyara sashe | gyara masomin]

Mohlakoana ta fafata ne a kungiyar kwallon kafar mata ta Afirka ta Kudu a gasar cin kofin nahiyar Afirka ta mata ta 2018, inda ta buga wasa daya.