Jump to content

Tchintabaraden (gari)

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Tchintabaraden


Wuri
Map
 15°53′56″N 5°48′12″E / 15.8989°N 5.8033°E / 15.8989; 5.8033
JamhuriyaNijar
Yankin NijarYankin Tahoua
Department of Niger (en) FassaraTchintabaraden (sashe)
Babban birnin
Yawan mutane
Faɗi 79,889 (2012)
Labarin ƙasa
Altitude (en) Fassara 430 m
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci
Asibitin gundumar Tchintabaraden

Tchintabaraden ko Cintabaraden gari ne, da ke a yankin Tahoua, a ƙasar Nijar. Shi ne babban birnin sashen Tchintabaraden. Bisa ga ƙidayar jama'a a shekarar 2012, tana dauke da jimilar mutane 79,889.[1] Itace cibiyar kasuwanci ta Mutanen Iwellemmedan da Buzaye. Itace kungiyar tawaye ta farko don mulkin kai na Ténéré, yankin Buzaye a tsakiya maso arewa da kuma yammacin Nijar sun samo asali ne daga nan da kuma makwabciyar ta wato Abalak a alif 1985.

Sunan garin na nufin "Rafin 'yan mata".[2] Sunan ya samo asali daga al'adar lokutan baya da duka 'yan mata ke zuwa rijiyar garin don dibo ruwa.

Tchintabaradene cross a Niger.
Titin Tchintabaraden
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


  1. "Tchintabaraden (Commune, Niger) - Population Statistics, Charts, Map and Location". www.citypopulation.de. Retrieved 2024-02-21.
  2. Hsain Ilahiane (27 March 2017). "Historical Dictionary of the Berbers (Imazighen)" (2nd ed.). Rowman & Littlefield. p. 198. ISBN 978-1-4422-8181-3.