Jump to content

Mani Ougadja

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mani Ougadja
Rayuwa
Haihuwa Togo, 31 ga Janairu, 1988 (36 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Richard Mani Ougadja (an haife shi ranar 31 ga watan Janairu 1988) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Togo wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya na kulob ɗin ASC Kara da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta ƙasar Togo.

Ayyukan kasa da kasa

[gyara sashe | gyara masomin]

Ougadja ya fara buga wasa tare da tawagar kasar Togo a wasan sada zumunci da suka doke Guinea da ci 2-0 a ranar 5 ga watan Yuni 2021.[1]

Rayuwa ta sirri

[gyara sashe | gyara masomin]

Mani yayi aiki a matsayin malami na ilimin motsa jiki, kafin ya mai da hankali kan wasan kwallon kafa. Yana da shekaru 33 a lokacin da aka fara kiransa na farko a duniya. Shi ɗan'uwan ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne Mani Sapol. [2]

  1. Strack-Zimmermann, Benjamin. "Togo vs. Guinea (2:0)" . www.national-football-teams.com .
  2. Infos, Togo (June 11, 2021). "Ougadja Mani : l'épervier à suivre de près" .

Hanyoyin haɗi na waje

[gyara sashe | gyara masomin]